Tuesday, June 17, 2008

Menene Ma'anar Mafarki kuma Yaya Yake?

Daga Shafin: www.islamtoday.net/question

Mai Amsa Tambaya:

Al-allamah Abdurrahman bn Abdullahi Al-ajlan Malami a haramin Makkah. Rana: 15-12-1422 A.H

Amsa:

Mafarki Shine mutum yagansa yanayin Jima'i da wata mace, to idan ya fitar da maniyyi a wannan lokaci to wanka ya wajaba akansa, idan kuma bai fitar da maniyyi ba, wankan bezama dole akansa ba, saboda fadin Manzan Allah Sallallahu Alaihi Wasallam "Ruwa yana wajaba ne -wato yin wankan janaba- saboda fitar ruwa -wato maniyyi" Muslim ya ruwaitoshi lambar hadisi na 343 daga hadisin Abu Sa'idil Khuduri Allah yakara masa Yarda.

No comments: